Trending

- All
- Siyasa
- Labarai
- Adabi

Gwamnatin Nijeriya Ta Goyi Bayan Amfani Da Ƙirƙirarrar Basira Cikin Ɗa’a A Aikin Jarida – Idris
Gwamnatin Nijeriya ta bayyana ƙudirin ta na amfani da Ƙirƙirarrar Basira (AI) a aikin jarida cikin ɗa’a, tare da mayar da hankali kan ‘yancin faɗin albarkacin baki, bin ƙa’idojin aikin jarida da kuma koyar da jama’a ilimin kafafen watsa labarai. An ƙarfafa wannan ƙudiri ne a taron bikin Ranar ‘Yancin Jarida ta Duniya na […]

Yi Alkawarin Samar Da Kayan Aikin Da Za A Kawar Da ‘Ýan Biñdiga A Yankunan Arewa, Cewar Shugaba Tinubu
Yayin da yake jawabi ga sojojin ƙasar ranar Juma’a a wata ziyara da ya kai jihar Katsina, ɗaya daga cikin jihohin da ke fama da ayyukan ƴan fashin daji, shugaban ƙasar ya ce matsalar ƴanta’adda da masu garkuwa da mutane da ƴan fashin daji ta jima a ƙasar. “Ƴan Najeriya sun zuba muku ido, […]

Aikin Gina Tashar Jirgin Ƙasa A Kano Yana Ci Gaba Gadan-gadan
Aikin gina tashar jirgin ƙasa ta zamani a Kano, ɗaya daga cikin manyan ayyukan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, yana ci gaba da tafiya babu kama hannun yaro. Kamfanin da ke gina tashar, wato CCECC na ƙasar Chana, ya bayyana a yau cewa a yanzu haka an kusa kammala tsawon ginin tashar. Kamfanin ya ce […]

Shugaba Tinubu Ya Taya Aliko Dangote Murna Kan Nadin Bankin Duniya Ya Masa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Alhaji Aliko Dangote murna bisa nadinsa a cikin Kwamitin Zuba Jarin Masu Zaman Kansu na Bankin Duniya, yana yabawa da kwarewarsa da gudunmawar da kamfaninsa, Dangote Group, ke bayarwa wajen janyo jari da samar da ayyukan yi a nahiyar Afirka. Shugaban ya jaddada rawar da Dangote ke […]

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon shafin intanet don inganta sayayya a ma’aikatun gwamnati
Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin magance matsalolin da suka dabaibaye harkar sayayya a hukumomin gwamnati tare da ƙara inganta ayyuka a ma’aikatun gwamnati. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a Abuja ranar Laraba yayin ƙaddamar da Gidan Yanar Takardun Shaidar Sayen Kaya na Nijeriya da […]
Recent News
Most Polular

Gwamnatin Nijeriya Ta Goyi Bayan Amfani Da Ƙirƙirarrar Basira Cikin Ɗa’a A Aikin Jarida – Idris
Gwamnatin Nijeriya ta bayyana ƙudirin ta na amfani da Ƙirƙirarrar Basira (AI) a aikin jarida cikin ɗa’a, tare da mayar da hankali kan ‘yancin faɗin albarkacin baki, bin ƙa’idojin aikin jarida da kuma koyar da jama’a ilimin kafafen watsa labarai. An ƙarfafa wannan ƙudiri ne a taron bikin Ranar ‘Yancin Jarida ta Duniya na […]

Yi Alkawarin Samar Da Kayan Aikin Da Za A Kawar Da ‘Ýan Biñdiga A Yankunan Arewa, Cewar Shugaba Tinubu
Yayin da yake jawabi ga sojojin ƙasar ranar Juma’a a wata ziyara da ya kai jihar Katsina, ɗaya daga cikin jihohin da ke fama da ayyukan ƴan fashin daji, shugaban ƙasar ya ce matsalar ƴanta’adda da masu garkuwa da mutane da ƴan fashin daji ta jima a ƙasar. “Ƴan Najeriya sun zuba muku ido, […]

Aikin Gina Tashar Jirgin Ƙasa A Kano Yana Ci Gaba Gadan-gadan
Aikin gina tashar jirgin ƙasa ta zamani a Kano, ɗaya daga cikin manyan ayyukan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, yana ci gaba da tafiya babu kama hannun yaro. Kamfanin da ke gina tashar, wato CCECC na ƙasar Chana, ya bayyana a yau cewa a yanzu haka an kusa kammala tsawon ginin tashar. Kamfanin ya ce […]

Shugaba Tinubu Ya Taya Aliko Dangote Murna Kan Nadin Bankin Duniya Ya Masa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Alhaji Aliko Dangote murna bisa nadinsa a cikin Kwamitin Zuba Jarin Masu Zaman Kansu na Bankin Duniya, yana yabawa da kwarewarsa da gudunmawar da kamfaninsa, Dangote Group, ke bayarwa wajen janyo jari da samar da ayyukan yi a nahiyar Afirka. Shugaban ya jaddada rawar da Dangote ke […]

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon shafin intanet don inganta sayayya a ma’aikatun gwamnati
Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin magance matsalolin da suka dabaibaye harkar sayayya a hukumomin gwamnati tare da ƙara inganta ayyuka a ma’aikatun gwamnati. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a Abuja ranar Laraba yayin ƙaddamar da Gidan Yanar Takardun Shaidar Sayen Kaya na Nijeriya da […]

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu Ya Ba Da Tallafin Naira Biliyan 110 Ga Jami’o’i 18
A ƙoƙarinsa na magance matsalar fitar ƙwararrun masana kiwon lafiya ƴan Najeriya zuwa ƙasashen waje yin aiki, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a fidda Naira Biliyan 110 a matsayin tallafi ga jami’o’i 18 da aka zaɓa a faɗin ƙasar. Shirin wata manufa ce ta kyautata ilimin lafiya gami da bunƙasa ingancin jami’o’i […]
Recent News

Most Polular
Gwamnatin Nijeriya Ta Goyi Bayan Amfani Da Ƙirƙirarrar Basira Cikin Ɗa’a A Aikin Jarida – Idris
Gwamnatin Nijeriya ta bayyana ƙudirin ta na amfani da Ƙirƙirarrar Basira (AI) a aikin jarida cikin ɗa’a, tare da mayar da hankali kan ‘yancin faɗin albarkacin baki, bin ƙa’idojin aikin jarida da kuma koyar da jama’a ilimin kafafen watsa labarai. An ƙarfafa wannan ƙudiri ne a taron bikin Ranar ‘Yancin Jarida ta Duniya na […]


Yi Alkawarin Samar Da Kayan Aikin Da Za A Kawar Da ‘Ýan Biñdiga A Yankunan Arewa, Cewar Shugaba Tinubu
Yayin da yake jawabi ga sojojin ƙasar ranar Juma’a a wata ziyara da ya kai jihar Katsina, ɗaya daga cikin jihohin da ke fama da ayyukan ƴan fashin daji, shugaban ƙasar ya ce matsalar ƴanta’adda da masu garkuwa da mutane da ƴan fashin daji ta jima a ƙasar. “Ƴan Najeriya sun zuba muku ido, […]

Aikin Gina Tashar Jirgin Ƙasa A Kano Yana Ci Gaba Gadan-gadan
Aikin gina tashar jirgin ƙasa ta zamani a Kano, ɗaya daga cikin manyan ayyukan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, yana ci gaba da tafiya babu kama hannun yaro. Kamfanin da ke gina tashar, wato CCECC na ƙasar Chana, ya bayyana a yau cewa a yanzu haka an kusa kammala tsawon ginin tashar. Kamfanin ya ce […]

Shugaba Tinubu Ya Taya Aliko Dangote Murna Kan Nadin Bankin Duniya Ya Masa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Alhaji Aliko Dangote murna bisa nadinsa a cikin Kwamitin Zuba Jarin Masu Zaman Kansu na Bankin Duniya, yana yabawa da kwarewarsa da gudunmawar da kamfaninsa, Dangote Group, ke bayarwa wajen janyo jari da samar da ayyukan yi a nahiyar Afirka. Shugaban ya jaddada rawar da Dangote ke […]
Recent News
Most Polular

Gwamnatin Nijeriya Ta Goyi Bayan Amfani Da Ƙirƙirarrar Basira Cikin Ɗa’a A Aikin Jarida – Idris
Gwamnatin Nijeriya ta bayyana ƙudirin ta na amfani da Ƙirƙirarrar Basira (AI) a aikin jarida cikin ɗa’a, tare da mayar da hankali kan ‘yancin faɗin albarkacin baki, bin ƙa’idojin aikin jarida da kuma koyar da jama’a ilimin kafafen watsa labarai. An ƙarfafa wannan ƙudiri ne a taron bikin Ranar ‘Yancin Jarida ta Duniya na […]

Yi Alkawarin Samar Da Kayan Aikin Da Za A Kawar Da ‘Ýan Biñdiga A Yankunan Arewa, Cewar Shugaba Tinubu
Yayin da yake jawabi ga sojojin ƙasar ranar Juma’a a wata ziyara da ya kai jihar Katsina, ɗaya daga cikin jihohin da ke fama da ayyukan ƴan fashin daji, shugaban ƙasar ya ce matsalar ƴanta’adda da masu garkuwa da mutane da ƴan fashin daji ta jima a ƙasar. “Ƴan Najeriya sun zuba muku ido, […]

Aikin Gina Tashar Jirgin Ƙasa A Kano Yana Ci Gaba Gadan-gadan
Aikin gina tashar jirgin ƙasa ta zamani a Kano, ɗaya daga cikin manyan ayyukan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, yana ci gaba da tafiya babu kama hannun yaro. Kamfanin da ke gina tashar, wato CCECC na ƙasar Chana, ya bayyana a yau cewa a yanzu haka an kusa kammala tsawon ginin tashar. Kamfanin ya ce […]

Shugaba Tinubu Ya Taya Aliko Dangote Murna Kan Nadin Bankin Duniya Ya Masa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Alhaji Aliko Dangote murna bisa nadinsa a cikin Kwamitin Zuba Jarin Masu Zaman Kansu na Bankin Duniya, yana yabawa da kwarewarsa da gudunmawar da kamfaninsa, Dangote Group, ke bayarwa wajen janyo jari da samar da ayyukan yi a nahiyar Afirka. Shugaban ya jaddada rawar da Dangote ke […]

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon shafin intanet don inganta sayayya a ma’aikatun gwamnati
Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin magance matsalolin da suka dabaibaye harkar sayayya a hukumomin gwamnati tare da ƙara inganta ayyuka a ma’aikatun gwamnati. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a Abuja ranar Laraba yayin ƙaddamar da Gidan Yanar Takardun Shaidar Sayen Kaya na Nijeriya da […]

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu Ya Ba Da Tallafin Naira Biliyan 110 Ga Jami’o’i 18
A ƙoƙarinsa na magance matsalar fitar ƙwararrun masana kiwon lafiya ƴan Najeriya zuwa ƙasashen waje yin aiki, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a fidda Naira Biliyan 110 a matsayin tallafi ga jami’o’i 18 da aka zaɓa a faɗin ƙasar. Shirin wata manufa ce ta kyautata ilimin lafiya gami da bunƙasa ingancin jami’o’i […]
Search
