Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga kafafen yaɗa labaran Nijeriya da kada su yi ƙasa a gwiwa wajen kare dimokuraɗiyyar ƙasar da aka kwashe shekaru 24 ana yi. Ministan ya jaddada hakan ne a wata ziyarar ban girma da Ƙungiyar Editocin Nijeriya (NGE) ta kai masa […]
Babbar kotun majistare da ke yankin Wuse 2, Abuja, ta yanke wa wani Farfesa mai suna Jide Josiah Jisos hukuncin daurin watanni shida a gidan yari bisa samunsa da laifin yi wa ‘yarsa jarrabawa a lokacin yin jarrabawar gama-gari ta JAMB a 2019. Babban Alkali Folashade Oyekan ne ya yanke hukuncin a ranar 24 ga […]
It is a long established fact that a reader will be distracted by the readable content of a page when looking at its layout. The point of using Lorem Ipsum is that it has a more-or-less normal distribution