Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin gaggawa ga Sufeto Janar na Ƴan Sanda, Kayode Egbetokun, da Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Musa, da su gaggauta kama makasan mutane sama da 100 da aka kashe a harin da wasu ƴan ta’adda suka kai a ƙauyen Yelewata na jihar Benuwe. Shugaban ƙasar ya […]
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin Nijeriya, dawo da ƙwarin gwiwar masu zuba jari, da kuma ƙarfafa dimokiraɗiyya a ƙasar. A wata hira ta musamman da ya yi da mujallar Forbes Africa yayin bikin Ranar Dimokiraɗiyya, Ministan […]
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya al’ummar Musulmai a Najeriya da duniya baki ɗaya murnar zagayowar bikin babbar Sallah, tare da jaddada muhimmancin sadaukarwa, biyayya ga Allah da kuma ɗorewar juriya a lokacin ƙalubale. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, shugaban ƙasar ya ce kwanaki goma na farkon watan […]
Gwamnatin Tarayya ta yi alƙawarin tallafa wa kamfen na ƙasa da za a gudanar don yi wa yara rigakafi daga cututtukan ƙyandar jamus (wato measles-rubella), wanda ake shirin farawa a watan Oktoba na bana. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a yayin da tawagar Cibiyar […]
Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai ga Al’umma, Mohammed Idris, ya bayyana cewa nasarorin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu cikin shekara biyu kacal sun zama shaida ta gaskiya na jagoranci mai hangen nesa da jarumtaka. Da yake jawabi a wajen taron farko na Tattaunawar Kasa kan Shiga Al’umma cikin Harkokin […]
Gwamnatin Tarayya ta bayyana alhini bisa ambaliyar da ta auka wa garin Mokwa a Jihar Neja, wadda ta yi sanadin mutuwar mutane da dama tare da raba ɗaruruwan jama’a da muhallan su. A wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana da […]
Wani Shahararren Dan kasuwa kuma Attajiri dake zaune a nan babban birnin Tarayya Abuja, wato Alh. Usman Sahabi Kaura (Sarkin Shanu Kaura Namoda) Jihar Zamfara Ya taya Maigirma Shugaban Kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekaru biyu akan kujeran Shugaban Kasa, tun bayan da aka zabeahi a shekarar 2023 Kaura Ya yi jinjina ga […]
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce babu wani gungun mutane da suke juya Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta bayan fage, abin da a turance ake ce wa “cabal”. A cewar sa, wannan Shugaban Ƙasar mai ‘yancin kan sa ne, wanda ke sauraron ra’ayoyi da dama amma a […]
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce shirye-shiryen Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ƙarƙashin Ajandar Sabunta Fata suna ƙarfafa tushen farfaɗowar tattalin arzikin Nijeriya ta hanyar sauye-sauye masu ƙarfi, da zuba jari mai ma’ana da kuma manufofi da suka rungumi kowa da kowa. A yayin da yake gabatar […]
Ministan Yaɗa Labarai da Tsare-tsaren Wayar da Kai na Ƙasa Mohammed Idris ya bayyana cewa gyare-gyaren da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar a ƙarƙashin Shirin Renewed Hope sun kafa tubalin farfado da tattalin arzikin Najeriya. A yayin makon hulɗar jama’a na Najeriya na 2025 da aka gudanar a Uyo Jihar Akwa Ibom […]
It is a long established fact that a reader will be distracted by the readable content of a page when looking at its layout. The point of using Lorem Ipsum is that it has a more-or-less normal distribution