Yi Alkawarin Samar Da Kayan Aikin Da Za A Kawar Da ‘Ýan Biñdiga A Yankunan Arewa, Cewar Shugaba Tinubu
Yayin da yake jawabi ga sojojin ƙasar ranar Juma’a a wata ziyara da ya kai jihar Katsina, ɗaya daga cikin jihohin da ke fama da ayyukan ƴan fashin daji, shugaban ƙasar ya ce matsalar ƴanta’adda da masu garkuwa da mutane da ƴan fashin daji ta jima a ƙasar. “Ƴan Najeriya sun zuba muku ido, […]
Read more