Gwamnatin Nijeriya Za Ta Haɗa Gwiwa Da Majalisar Dokoki Da Kafafen Yaɗa Labarai Wajen Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Gwamnatin Tarayya ta bayyana ƙudirin ta na yin aiki tare da Majalisar Dokoki da kafafen yaɗa labarai da sauran muhimman masu ruwa da tsaki wajen sake duba Dokar Laifuffukan Intanet domin samar da doka da kowa zai yarda da ita kuma za ta yi tasiri. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed […]
Read more