Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmi Murnar Sallah tare da kiran Yan Najeriya zuwa taimakon juna da jinkai.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya al’ummar Musulmai a Najeriya da duniya baki ɗaya murnar zagayowar bikin babbar Sallah, tare da jaddada muhimmancin sadaukarwa, biyayya ga Allah da kuma ɗorewar juriya a lokacin ƙalubale. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, shugaban ƙasar ya ce kwanaki goma na farkon watan […]
Read more