Mai girma Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya karɓi baƙuncin Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, wanda ya kai masa ziyarar aiki a ofishin sa a Abuja.

Mai girma Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya karɓi baƙuncin Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, wanda ya kai masa ziyarar aiki a ofishin sa a Abuja.