
BAN CE NA GOYI BAYAN ƘUDIRIN GYARAN DOKAR HARAJI ƊARI BISA ƊARI BA: INA BA DA HAKURI NA RASHIN FAHIMTA – Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa
Ina jan hankalin al’ummar ƙananan hukumomin Ƙiru da Bebeji, Jihar Kano, Arewa da Nigeria cewa BABU WURIN DA KO SAU ƊAYA NA CE INA GOYON BAYAN SABABBIN DOKOKIN HARAJI ƊARI BISA ƊARI. Abin da nace, akwai batutuwa da dama waɗanda za su zama alheri ga Arewa da Nigeria. Kuma mu yan Majalisa na yankin […]

A saki sauran yara 101 da yunwa ta kassara – Falana
Lauyan kare hakkin bil adama Femi Falana, SAN, ya yabawa shugaba Bola Tinubu bisa umarnin sakin kananan yara da aka kama tare da fuskantar tuhuma kan zargin hannu a zanga-zangar #EndBadGovernance. Hakan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ya yi kira ga babban mai shigar da kara na tarayya kuma ministan […]

Tinubu ya nada sabbin Kwamishinoni a hukumar Zabe INEC
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Abdulrazak Tukur Yusuf a matsayin kwamishina na ƙasa a hukumar zabe mai zaman kanta ta (INEC) mai wakiltar Arewa maso Yamma. Shugaban ya kuma nada wata lauya mai suna Saseyi Feyijimi Ibiyemi a matsayin kwamishiniyar zabe (REC) mai wakiltar jihar Ondo. Mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin […]
TOP STORY

POPULAR ARTICLES

Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin Nijeriya, dawo da ƙwarin gwiwar masu zuba jari, da kuma ƙarfafa dimokiraɗiyya a ƙasar. A wata hira ta musamman da ya yi da mujallar Forbes Africa yayin bikin Ranar Dimokiraɗiyya, Ministan […]

RECENT NEWS

Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin Nijeriya, dawo da ƙwarin gwiwar masu zuba jari, da kuma ƙarfafa dimokiraɗiyya a ƙasar. A wata hira ta musamman da ya yi da mujallar Forbes Africa yayin bikin Ranar Dimokiraɗiyya, Ministan […]

Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmi Murnar Sallah tare da kiran Yan Najeriya zuwa taimakon juna da jinkai.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya al’ummar Musulmai a Najeriya da duniya baki ɗaya murnar zagayowar bikin babbar Sallah, tare da jaddada muhimmancin sadaukarwa, biyayya ga Allah da kuma ɗorewar juriya a lokacin ƙalubale. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, shugaban ƙasar ya ce kwanaki goma na farkon watan […]

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus
Gwamnatin Tarayya ta yi alƙawarin tallafa wa kamfen na ƙasa da za a gudanar don yi wa yara rigakafi daga cututtukan ƙyandar jamus (wato measles-rubella), wanda ake shirin farawa a watan Oktoba na bana. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a yayin da tawagar Cibiyar […]

Sauye-sauyen Gwamnatin Tinubu na Shekara Biyu Shaida ce ta Jagoranci Mai Hnagen Nesa – Minista Mohammed Idris
Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai ga Al’umma, Mohammed Idris, ya bayyana cewa nasarorin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu cikin shekara biyu kacal sun zama shaida ta gaskiya na jagoranci mai hangen nesa da jarumtaka. Da yake jawabi a wajen taron farko na Tattaunawar Kasa kan Shiga Al’umma cikin Harkokin […]